YouVersion Logo
Search Icon

Josh 8:1

Josh 8:1 HAU

Ubangiji kuma ya ce wa Joshuwa, “Kada ka ji tsoro ko ka firgita. Ka ɗauki mayaƙa duka, ka tashi, ka tafi Ai. Ga shi, na riga na ba da Sarkin Ai da mutanensa, da birninsa, da ƙasarsa a hannunka.

Free Reading Plans and Devotionals related to Josh 8:1