Ayu 28:20-21
Ayu 28:20-21 HAU
“To, daga ina hikima ta fito? A wane wuri kuma haziƙanci yake? Ba talikin da ya iya ganinta, Ko tsuntsun da yake tashi sama.
“To, daga ina hikima ta fito? A wane wuri kuma haziƙanci yake? Ba talikin da ya iya ganinta, Ko tsuntsun da yake tashi sama.