YouVersion Logo
Search Icon

Yah 4:25-26

Yah 4:25-26 HAU

Sai matar ta ce masa, “Na san Masihi yana zuwa, wanda ake kira Almasihu. Sa'ad da ya zo kuwa, zai sanar da mu kome.” Yesu ya ce mata, “Ni ne, ni mai maganan nan da yake.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Yah 4:25-26