YouVersion Logo
Search Icon

L.Mah 16:20

L.Mah 16:20 HAU

Ta ce masa, “Ga Filistiyawa a kanka, Samson!” Sai ya farka daga barcinsa, ya ce, “Zan fita kamar yadda na saba yi koyaushe, in miƙe jikina.” Ashe, bai sani ba, Ubangiji ya rabu da shi.

Free Reading Plans and Devotionals related to L.Mah 16:20