YouVersion Logo
Search Icon

Ish 49:15

Ish 49:15 HAU

Saboda haka Ubangiji ya amsa ya ce, “Mace za ta iya mantawa da jaririnta, Ta kuma ƙi ƙaunar ɗan da ta haifa? Ya yiwu mace ta manta da ɗanta, To, ni ba zan taɓa mantawa da ku ba.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ish 49:15