Ish 43:20-21
Ish 43:20-21 HAU
Har da namomin jeji za su girmama ni, Diloli da jiminai za su yi yabona Sa'ad da na sa kogunan ruwa su yi gudu a hamada, Domin su ba da ruwa ga zaɓaɓɓun mutanena. Su ne mutanen da na yi domin kaina, Za su raira yabbaina!”





