YouVersion Logo
Search Icon

Eze 37:1-2

Eze 37:1-2 HAU

Ikon Ubangiji kuwa ya sauko a kaina, Ruhunsa kuma ya fito da ni ya ajiye ni a tsakiyar kwari wanda yake cike da ƙasusuwa. Sai ya zagaya da ni cikinsu, ga su kuwa, suna da yawa a cikin kwarin, busassu ragau.

Free Reading Plans and Devotionals related to Eze 37:1-2