Fit 4:11-12
Fit 4:11-12 HAU
Ubangiji kuwa ya ce masa, “Wa ya yi bakin ɗan adam? Wa ya yi bebe ko kurma, ko mai gani ko makaho? Ko ba ni Ubangiji ba ne? Yanzu fa, tafi, zan kasance tare da bakinka, in koya maka abin da za ka faɗa.”
Ubangiji kuwa ya ce masa, “Wa ya yi bakin ɗan adam? Wa ya yi bebe ko kurma, ko mai gani ko makaho? Ko ba ni Ubangiji ba ne? Yanzu fa, tafi, zan kasance tare da bakinka, in koya maka abin da za ka faɗa.”