YouVersion Logo
Search Icon

2Sar 5:11

2Sar 5:11 HAU

Amma Na'aman ya husata, ya yi tafiyarsa, yana cewa, “Na yi tsammani zai fito ya zo wurina ne, ya tsaya, ya yi kira sunan Ubangiji Allahnsa ya kaɗa hannunsa a wurin kuturtar, ya warkar da ni.

Free Reading Plans and Devotionals related to 2Sar 5:11