YouVersion Logo
Search Icon

2Sar 4:1

2Sar 4:1 HAU

Matar wani daga cikin ƙungiyar annabawa da ya rasu, ta kai kuka wurin Elisha, ta ce, “Maigidana, baranka, wato mijina, ya rasu, ka kuwa sani shi mai tsoron Ubangiji ne, amma wanda yake binsa bashi ya zo zai kwashe 'ya'yana biyu su zama bayinsa.”

Free Reading Plans and Devotionals related to 2Sar 4:1