YouVersion Logo
Search Icon

2Kor 1:21-22

2Kor 1:21-22 HAU

Domin kuwa, Allah shi ne mai tabbatar da mu da ku gaba ɗaya ga Almasihu, shi ne wanda ya shafe mu kuma. Ya buga mana hatiminsa cewa mu nasa ne, ya kuma yi mana baiwa da Ruhunsa a zukatanmu, domin tabbatar da abin da zai yi a nan gaba.

Free Reading Plans and Devotionals related to 2Kor 1:21-22