YouVersion Logo
Search Icon

2Tar 33:12-13

2Tar 33:12-13 HAU

Amma sa'ad da yake wahala, sai ya roƙi jinƙan Ubangiji Allahnsa, ya ƙasƙantar da kansa sosai a gaban Allah na kakanninsa. Sa'ad da ya yi addu'a gare shi, Allah ya karɓi roƙonsa da hurwarsa, ya sāke komar da shi Urushalima da mulkinsa. Sa'an nan ne Manassa ya sani Ubangiji shi ne Allah.

Video for 2Tar 33:12-13

Free Reading Plans and Devotionals related to 2Tar 33:12-13