YouVersion Logo
Search Icon

1Sam 16:11

1Sam 16:11 HAU

Sai ya tambayi Yesse, “Ko kana da sauran waɗansu 'ya'ya maza?” Yesse ya ce, “Da sauran autan, ga shi kuma, yana wurin kiwon tumaki.” Sama'ila ya ce masa, “Sai ka aika a taho da shi, gama ba zan koma ba, sai ya zo.”

Free Reading Plans and Devotionals related to 1Sam 16:11