YouVersion Logo
Search Icon

Romawa 5:16

Romawa 5:16 SRK

Kyautar Allah kuwa ba kamar sakamakon da ya bi zunubin mutum gudan nan ba ne, Hukuncin ya bi zunubin mutum gudan nan, ya kuma kawo hallaka, amma kyautar ta bi laifofin masu yawa ta kuma sa Allah ya gan mu a matsayin marasa laifi.

Free Reading Plans and Devotionals related to Romawa 5:16