YouVersion Logo
Search Icon

Ruʼuya ta Yohanna 3:1

Ruʼuya ta Yohanna 3:1 SRK

“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Sardis, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi, na wanda yake riƙe da ruhohi bakwai na Allah da kuma taurari bakwai. Na san ayyukanka; ana ganinka kamar rayayye, amma kai matacce ne.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ruʼuya ta Yohanna 3:1