Ruʼuya ta Yohanna 20:4
Ruʼuya ta Yohanna 20:4 SRK
Na ga kursiyoyi inda waɗanda aka ba su ikon shari’a suke zama a kai. Sai na ga rayukan waɗanda aka yanke kawunansu saboda shaidarsu don Yesu saboda kuma maganar Allah. Ba su yi wa dabban nan ko siffarta sujada ba, ba su kuma sami alamarta a goshinsu ko a hannuwansu ba. Suka sāke rayuwa daga matattu, suka yi mulki tare da Kiristi shekaru dubu.
![[Who's Your One? Series] Heaven or Hell Ruʼuya ta Yohanna 20:4 Sabon Rai Don Kowa 2020](/_next/image?url=https%3A%2F%2Fimageproxy.youversionapi.com%2Fhttps%3A%2F%2Fs3.amazonaws.com%2Fyvplans%2F19467%2F1440x810.jpg&w=3840&q=75)




