YouVersion Logo
Search Icon

Ruʼuya ta Yohanna 2:18

Ruʼuya ta Yohanna 2:18 SRK

“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Tiyatira, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin Ɗan Allah, wanda idanunsa suna kama da harshen wuta wanda kuma ƙafafunsa suna kama da tagullar da aka goge.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ruʼuya ta Yohanna 2:18