YouVersion Logo
Search Icon

Ruʼuya ta Yohanna 19:9

Ruʼuya ta Yohanna 19:9 SRK

Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’ ” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Ruʼuya ta Yohanna 19:9