YouVersion Logo
Search Icon

Filibbiyawa 2:9-11

Filibbiyawa 2:9-11 SRK

Saboda haka Allah ya ɗaukaka shi zuwa mafificin wuri ya kuma ba shi sunan da ya fi dukan sunaye, don a sunan Yesu kowace gwiwa za tă durƙusa, a sama da a ƙasa da kuma a ƙarƙashin ƙasa, kowane harshe kuma yă furta cewa Yesu Kiristi Ubangiji ne, don ɗaukakar Allah Uba.

Free Reading Plans and Devotionals related to Filibbiyawa 2:9-11