YouVersion Logo
Search Icon

Markus 8:33

Markus 8:33 SRK

Amma da Yesu ya juya ya dubi almajiransa, sai ya tsawata wa Bitrus ya ce, “Tashi daga nan Shaiɗan! Ba ka da al’amuran Allah a zuciyarka, sai na mutane.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Markus 8:33