YouVersion Logo
Search Icon

Markus 16:20

Markus 16:20 SRK

Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.

Free Reading Plans and Devotionals related to Markus 16:20