YouVersion Logo
Search Icon

Markus 10:1

Markus 10:1 SRK

Sai Yesu ya tashi daga nan ya tafi yankin Yahudiya, da kuma ƙetaren Urdun. Taron mutane suka sāke zuwa wurinsa, ya kuma koya musu kamar yadda ya saba.

Free Reading Plans and Devotionals related to Markus 10:1