YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 9:27

Mattiyu 9:27 SRK

Da Yesu ya fita daga can, sai waɗansu makafi biyu suka bi shi, suna kira, suna cewa, “Ka yi mana jinƙai, Ɗan Dawuda!”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 9:27