YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 9:2

Mattiyu 9:2 SRK

Waɗansu mutane suka kawo masa wani shanyayye, kwance a tabarma. Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce wa shanyayyen, “Kada ka damu saurayi, an gafarta maka zunubanka.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 9:2