YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 9:15

Mattiyu 9:15 SRK

Yesu ya amsa ya ce, “Yaya baƙin ango za su yi makoki yayinda yake tare da su? Lokaci yana zuwa da za a ɗauke ango daga gare su, sa’an nan za su yi azumi.

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 9:15