YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 8:4

Mattiyu 8:4 SRK

Sai Yesu ya ce masa, “Ka lura kada ka gaya wa kowa. Sai dai ka tafi, ka nuna kanka ga firist ka kuma yi bayarwar da Musa ya umarta, a matsayin shaida gare su.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 8:4