YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 27:22-23

Mattiyu 27:22-23 SRK

Bilatus ya yi tambaya, “To, me zan yi da Yesu wanda ake kira Kiristi?” Duka suka ce, “A gicciye shi!” Bilatus ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara tā da ihu, suna cewa, “A gicciye shi!”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 27:22-23