YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 22:16

Mattiyu 22:16 SRK

Suka aiki almajiransu tare da mutanen Hiridus wurinsa. Suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci, kuma kana koyar da maganar Allah bisa gaskiya. Mutane ba sa ɗaukan hankalinka, domin ba ka kula ko su wane ne ba.

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 22:16