YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 21:16

Mattiyu 21:16 SRK

Suka tambaye shi suka ce, “Kana jin abin da waɗannan suke faɗa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, ba ku taɓa karanta ba cewa, “ ‘Daga leɓunan yara da jarirai kai, Ubangiji, ka shirya wa kanka yabo’?”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 21:16