YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 19:28

Mattiyu 19:28 SRK

Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, a lokacin sabunta dukan kome, sa’ad da Ɗan Mutum ya zauna a kan kursiyinsa mai daraja, ku da kuka bi ni, ku ma za ku zauna a kan kursiyoyi goma sha biyu, kuna yi wa kabilu goma sha biyu na Isra’ila shari’a.

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 19:28