YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 17:4

Mattiyu 17:4 SRK

Sai Bitrus ya ce wa Yesu, “Ubangiji, ya yi kyau da muke nan. In kana so, sai in kafa bukkoki uku, ɗaya dominka, ɗaya domin Musa, ɗaya kuma domin Iliya.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 17:4