YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 15:32

Mattiyu 15:32 SRK

Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Ina jin tausayin mutanen nan; gama kwana uku ke nan suke tare da ni ba abin da za su ci. Ba na so in sallame su da yunwa, don kada su kāsa a hanya.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 15:32