YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 14:15

Mattiyu 14:15 SRK

Da yamma ta yi, sai almajiransa suka zo wurinsa suka ce, “Wurin nan fa ba kowa, ga shi kuma rana ta kusa fāɗuwa. Ka sallami taron don su shiga ƙauyuka su nemi wa kansu abinci.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Mattiyu 14:15