YouVersion Logo
Search Icon

Mattiyu 12:36-37

Mattiyu 12:36-37 SRK

Amma ina gaya muku cewa mutane za su ba da lissafi a ranar shari’a a kan kowace kalmar banza da suka faɗa. Gama ta wurin kalmominka za a kuɓutar da kai, kuma ta wurin kalmominka za a hukunta ka.”