YouVersion Logo
Search Icon

Luka 8:2

Luka 8:2 SRK

da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 8:2