YouVersion Logo
Search Icon

Luka 20:37

Luka 20:37 SRK

Amma bisa ga labari na bishiya nan, mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, ko Musa ma, ya nuna cewa, matattu suna tashi. Gama ya kira Ubangiji, ‘Allah na Ibrahim, da Allah na Ishaku, da kuma Allah na Yaƙub.’

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 20:37