YouVersion Logo
Search Icon

Luka 20:1

Luka 20:1 SRK

Wata rana da Yesu yana koyar da mutane, yana musu wa’azin bishara a filin haikalin, sai manyan firistoci da malaman dokoki, tare da dattawan suka zo wurinsa.

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 20:1