YouVersion Logo
Search Icon

Luka 2:25

Luka 2:25 SRK

To, akwai wani mutum a Urushalima mai suna Siman, shi mai adalci da kuma mai ibada. Yana jiran fansar Isra’ila, Ruhu Mai Tsarki kuwa yana tare da shi.

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 2:25