YouVersion Logo
Search Icon

Luka 16:25

Luka 16:25 SRK

“Amma Ibrahim ya ce, ‘Ka tuna fa ɗana, a lokacin da kake duniya, ka sami abubuwa masu kyau naka, Lazarus kuwa ya sami munanan abubuwa. Amma yanzu ya sami ta’aziyya a nan, kai kuwa kana shan azaba.

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 16:25