YouVersion Logo
Search Icon

Luka 14:12

Luka 14:12 SRK

Sai Yesu ya ce wa wanda ya gayyace shi, “Lokacin da ka shirya biki ko liyafa, kada ka gayyaci abokanka, ko ’yan’uwanka, ko danginka, ko kuma maƙwabtanka masu arziki, gama in ka yi haka, suna iya gayyatarka, su biya maka alherin da ka yi musu.

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 14:12