YouVersion Logo
Search Icon

Luka 11:7

Luka 11:7 SRK

Sai wanda yake cikin ɗaki ya amsa ya ce, ‘Kada ka dame ni. An riga an kulle ƙofa, da ni da yarana kuwa mun kwanta, ba zan iya tashi in ba ka kome ba.’

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 11:7