YouVersion Logo
Search Icon

Luka 11:26

Luka 11:26 SRK

Sai ya je ya ɗebo waɗansu ruhohi bakwai da suka fi shi mugunta, sai su shiga su zauna a wurin. Ƙarshen wannan mutum kuwa zai fi farkonsa muni.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Luka 11:26