YouVersion Logo
Search Icon

Yahuda 1:16

Yahuda 1:16 SRK

Waɗannan mutane dai, gunaguni gare su, kullum ganin laifin waɗansu suke yi. Muguwar sha’awa ce kaɗai tunaninsu. Sun cika da banzar magana ta yabon kansu. Suna ruɗin mutane da zaƙin baki don samun ribar kansu.

Free Reading Plans and Devotionals related to Yahuda 1:16