YouVersion Logo
Search Icon

Yohanna 16:17

Yohanna 16:17 SRK

A nan fa sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da cewa, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni,’ da kuma, ‘Domin zan tafi wurin Uba’?”

Free Reading Plans and Devotionals related to Yohanna 16:17