Bible App logo
Search Icon

Irmiya 2:11

Irmiya 2:11 SRK

Akwai wata al’ummar da ta canja allolinta? (Duk da haka su ba alloli ba ne sam.) Amma mutanena sun musayar da ɗaukakarsu da gumakan banza.

Video for Irmiya 2:11

Free Reading Plans and Devotionals related to Irmiya 2:11