YouVersion Logo
Search Icon

Ibraniyawa 6:16

Ibraniyawa 6:16 SRK

In mutane za su yi rantsuwa sukan yi haka da wanda ya fi su ne, rantsuwar kuwa takan tabbatar da abin da aka faɗa ta kuma kawo ƙarshen dukan gardama.

Free Reading Plans and Devotionals related to Ibraniyawa 6:16