YouVersion Logo
Search Icon

Ibraniyawa 1:5

Ibraniyawa 1:5 SRK

Gama ga wane daga cikin mala’ikun Allah ya taɓa cewa, “Kai Ɗana ne; yau na zama Uba a gare ka”? Ko kuwa, “Zan zama Ubansa, shi kuma zai zama Ɗana”?

Free Reading Plans and Devotionals related to Ibraniyawa 1:5