YouVersion Logo
Search Icon

Farawa 22:9

Farawa 22:9 SRK

Sa’ad da suka isa wurin da Allah ya faɗa masa, sai Ibrahim ya gina bagade a can, ya kuma shisshirya itacen a kai. Ya ɗaura ɗansa Ishaku, ya kwantar da shi a kan itacen, a bisa bagaden.

Free Reading Plans and Devotionals related to Farawa 22:9