YouVersion Logo
Search Icon

Farawa 22:2

Farawa 22:2 SRK

Sai Allah ya ce, “Ka ɗauki ɗanka, makaɗaicin ɗanka Ishaku, wanda kake ƙauna, ka tafi yankin Moriya, ka miƙa shi hadaya ta ƙonawa a can a kan ɗaya daga cikin duwatsun da zan nuna maka.”

Free Reading Plans and Devotionals related to Farawa 22:2