YouVersion Logo
Search Icon

Farawa 19:16

Farawa 19:16 SRK

Da yana jan jiki, sai mutanen suka kama hannunsa da hannuwan matarsa da na ’ya’yansa biyu mata, suka kai su bayan birni, gama UBANGIJI ya nuna musu jinƙai.

Free Reading Plans and Devotionals related to Farawa 19:16